Tehran (IQNA) A safiyar yau Juma'a a rana ta biyu ta ziyararsa a birnin Beirut, ministan harkokin wajen Jamhuriyar Musulunci ta Iran ya gana da babban sakataren kungiyar Hizbullah a kasar Labanon Sayyid Hasan Nasrallah.
Lambar Labari: 3487090 Ranar Watsawa : 2022/03/25
Tehran (IQNA) Mutanen kasar Moroko sun gudanar da zanga-zanga a birane daban-daban domin tunawa da zagayowar shekara guda da kulla alaka da gwamnatin sahyoniyawa.
Lambar Labari: 3486720 Ranar Watsawa : 2021/12/23
Tehran (IQNA) Shugaban kasar Aljeriya ya nuna rashin jin dadinsa kan yarjejeniyar tsaro da kasar Maroko ta kulla da gwamnatin sahyoniyawan ziyarar da ministan yakin isra’ila ya kai jiya a birnin Rabat.
Lambar Labari: 3486612 Ranar Watsawa : 2021/11/27
Tehran (IQNA) gwamnatin Qatar ta yi lale marhabin da tattaunawa tsakanin Iran da Saudiyya, tare da jaddada cewa ba zata kulla alaka da Isra’ila ba.
Lambar Labari: 3486422 Ranar Watsawa : 2021/10/13
Tehran (IQNA) a wani mataki na karfafa alaka tsakanin yahudawan Isra’ila da larabawan da suka mika kai, Isra’ila ta bude ofishin jakadancinta a kasar Hadaddiyar Daular Larabawa
Lambar Labari: 3486065 Ranar Watsawa : 2021/06/30
Tehran (IQNA) yahudawan Ethiopia 316 sun isa birnin Tel aviv a yau bayan da gwamnatin Isra’ila ta ba su damar yin hijira daga kasarsu.
Lambar Labari: 3485426 Ranar Watsawa : 2020/12/03
Bangaren kasa da kasa, wasu amsu sanya ido na kungiyar OIC sun isa wasu sansanonin 'yan gudun hijira na Rohingya.
Lambar Labari: 3482630 Ranar Watsawa : 2018/05/04